Awon yanzu
Sa'a ta shida - Sext
Muna tuna da gicciyewa, muna roƙon Kristi Ya 'yantar da tunaninmu daga zunubi Ya kuma mai da mu haske ga duniya.
Gabatarwar Kowane Sa'a
Da sunan Uba da Ɗa da Ruhu Mai Tsarki
Allah guda ɗaya. Amin.
Ya Ubangiji, ka yi jin ƙai. Ya Ubangiji, ka yi jin ƙai. Ya Ubangiji, ka yi albarka. Amin.
Yabo ya tabbata ga Uba da Ɗa da Ruhu Mai Tsarki, yanzu da kowane lokaci, har zuwa zamanin zamanai. Amin.
ADDU'AR UBANGIJI
Saboda haka sai ku yi addu'a kamar haka: 'Ubanmu da ke sama, bari a tsarkake sunanka.
Bari mulkinka shi zo. Bari nufinka ya yiwu a duniya kamar yadda ake yi a sama.
Ka ba mu yau abincinmu na kullum.
Ka gafarta mana basussukanmu, kamar yadda mu ma muke gafarta ma wadanda muke bi bashi.
Kuma kada ka kawo mu cikin jaraba, amma ka kubutar da mu daga Mugun.' [Gama mulki da iko da daukaka naka ne har abada. Amin]
Addu'ar Godiya
Mu gode wa Mai aikata alheri, Allah Mai jin ƙai, Uban Ubangijinmu da Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Almasihu, domin Ya rufe mu, Ya taimake mu, Ya kiyaye mu, Ya karɓe mu zuwa gare Shi, Ya yi mana tausayi, Ya goya mana baya, Ya kawo mu wannan sa'a. Haka kuma, mu roƙe Shi Ya kiyaye mu a cikin wannan rana mai tsarki da dukan ranakun rayuwarmu cikin salama. Ubangiji Allahnmu Mai iko duka.
Ya Ubangiji Allah, Mai iko duka, Uban Ubangijinmu da Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Almasihu, muna gode maka a kowane hali, da domin kowane hali, da a cikin kowane hali, domin Ka rufe mu, Ka taimake mu, Ka kiyaye mu, Ka karɓe mu zuwa gare Ka, Ka yi mana jinƙai, Ka goya mana baya, Ka kawo mu wannan sa'a.
Saboda haka muna roƙo kuma muna nema daga alherinka, ya Mai ƙaunar mutane, ka ba mu mu kammala wannan rana mai tsarki da dukan ranakun rayuwarmu cikin cikakken salama tare da tsoronKa. Kowace hassada, da kowace jarabba, da duk aikin Shaidan, da makircin mugayen mutane, da tashin abokan gāba na ɓoye da na bayyane, ka kawar da su daga gare mu, da daga dukan mutanenKa, da daga wannan wuri mai tsarki naka. Amma abubuwan alheri da masu amfani, ka azurta mu da su. Domin Kai ne Ka ba mu ikon tattake macizai da kunamai, da dukan ƙarfin maƙiyi. Kada Ka shigar da mu cikin jarabba, amma Ka cece mu daga mugun.
Ta wurin alheri da jinƙai da ƙaunar mutane na Ɗanka Ɗaya Tilho, Ubangijinmu da Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Almasihu. Shi ne wanda ta wurinsa ɗaukaka da girmamawa da iko da sujada suka dace gare Ka, tare da Shi da Ruhu Mai Tsarki Mai ba da rai, daidai da Kai, yanzu da kowane lokaci, har zuwa zamanin zamanai. Amin.
PSALM 50
Have mercy upon me, O God, according to Your great mercy; and according to the multitude of Your compassions blot out my iniquity. Wash me thoroughly from my iniquity, and cleanse me from my sin. For I am conscious of my iniquity; and my sin is at all times before me.
Against You only I have sinned, and done evil before You: that You might be just in Your sayings, and might overcome when You are judged. For, behold, I was conceived in iniquities, and in sins my mother conceived me.
For, behold, You have loved the truth: You have manifested to me the hidden and unrevealed things of Your wisdom. You shall sprinkle me with Your hyssop, and I shall be purified: You shall wash me, and I shall be made whiter than snow. You shall make me to hear gladness and joy: the humbled bones shall rejoice.
Turn away Your face from my sins, and blot out all my iniquities. Create in me a clean heart, O God; and renew a right spirit in my inward parts. Do not cast me away from Your face; and do not remove Your Holy Spirit from me. Give me the joy of Your salvation: and uphold me with a directing spirit. Then I shall teach the transgressors Your ways; and the ungodly men shall turn to You.
Deliver me from blood, O God, the God of my salvation: and my tongue shall rejoice in Your righteousness. O Lord, You shall open my lips; and my mouth shall declare Your praise. For if You desired sacrifice, I would have given it: You do not take pleasure in burnt offerings. The sacrifice of God is a broken spirit: a broken and humbled heart God shall not despise.
Do good, O Lord, in Your good pleasure to Zion; and let the walls of Jerusalem be built. Then You shall be pleased with sacrifices of righteousness, offering, and burnt sacrifices: then they shall offer calves upon Your altar. ALLELUIA.
Fara Addu'a
Tasbihar sa'a ta Shida ta wannan yini mai albarka, na miƙa ta ga Almasihu Sarkina da Allahna, ina kuma roƙonSa Ya gafarta mini zunubaina.
PSALM 53
Save me, O God, by Your name, and judge me by Your power. O God, hear my prayer; hearken to the words of my mouth. For strangers have risen up against me, and mighty men have sought my soul: they have not set God before them.
For behold, God helped me; and the Lord is the protector of my soul. He shall return the evil things to my enemies; utterly wipe them out by Your truth. I will willingly sacrifice to You: I will confess Your name, O Lord; for it isgood. For You have delivered me out of every affliction, and my eye has looked down upon my enemies. ALLELUIA.
PSALM 56
Have mercy upon me, O God, have mercy upon me: for my soul has trusted in You: and in the shadow of Your wings I will hope, until the iniquity passes away. I will cry to God Most High; God who has benefitted me. He sent from heaven and saved me; He gave over to reproach those who trampled on me: God has sent forth His mercy and His truth; and He has delivered my soul from the midst of young lions: I laid down to sleep, while troubled. As for the sons of men, their teeth are weapons and arrows, and their tongue a sharp sword.
Be You exalted, O God, above the heavens; and Your glory above all the earth. They have prepared snares for my feet, and have bowed down my soul: they have dug a pit before me, and fallen into it.
My heart, O God, is ready, my heart is ready: I will sing, and chant in my glory. Arise, my glory; arise, psaltery and harp: I will rise early. O Lord, I will confess You among the peoples: I will sing to You among the nations. For Your mercy has been magnified up to the heavens, and Your truth up to the clouds. Be You exalted, O God, above the heavens; and Your glory above all the earth. ALLELUIA.
PSALM 60
Hear, O God, my petition; attend to my prayer. From the ends of the earth I have cried to You, when my heart was in trouble: You elevated me up on a rock, You guided me: You became a hope, a tower of power from the face of an enemy. I shall dwell in Your dwelling place forever; I shall be sheltered under the shadow of Your wings.
For You, O God, have heard my prayers; You have given an inheritance to those who fear Your name. Days upon days of the king, You shall lengthen his years to all generations. He shall endure forever before God. As for His mercy and truth, who will be able to seek them out? So I will sing to Your name forever and ever, that I may perform my vows day by day. ALLELUIA.
PSALM 62
O God, my God, I will rise up early unto You; for my soul has thirsted for You: to make my flesh blossom for You, in a barren land and a trackless and dry place. So I have appeared before You in the Holy, to see Your power and Your glory. For Your mercy is chosen more than life: my lips shall praise You. So I will bless You during my life: I will lift up my hands in Your name. My soul shall be filled as with marrow and fatness; and lips of joy shall praise Your name.
I have remembered You on my bed: in the time of early morning I have usually meditated on You. For You have become unto me a helper, and under the shadow of Your wings I shall rejoice. My soul has kept very close behind You: Your right hand has upheld me. But they vainly sought after my soul; they shall go into the lowest parts of the earth. They shall be delivered up to the hand of the sword; they shall be portions for foxes. But the king shall rejoice in God; everyone who swears by him shall be proud; for the mouths of those who speak unjust things shall be shut. ALLELUIA.
PSALM 66
God shall pity us, and bless us; and reveal His face upon us and have mercy on us. That Your way may be known on the earth, Your salvation among all nations. Let the peoples, O God, give praise to You; let all the peoples give praise to You. Let the nations rejoice and exult, for You will judge peoples in equity, and guide nations on the earth. Let the peoples, O God, give praise to You; let all the peoples give praise to You. The earth has yielded its fruit. God, our God, shall bless us; and all the ends of the earth shall fear Him. ALLELUIA.
PSALM 69
O God, be mindful of my help; make haste, O Lord, to help me. Let them be ashamed and be scorned, those who seek my soul: let them be turned backward and put to shame, those who wish to do evil unto me. Let those who say to me, “Aha, aha,” be turned back in shame immediately. Let all who seek You exult and be glad in You: and let those who love Your salvation say continually, “Let the Lord be magnified.” But I am poor and weak; O God, help me: You are my Helper and Savior, O Lord, do not delay. ALLELUIA.
PSALM 83
How beloved are Your dwellings, O Lord, God of hosts! My soul longs, and faints for the courts of the Lord: my heart and my flesh have exulted in the living God. For, the sparrow has found for himself a home, and the turtledove for herself a nest, where she may lay her young; Your altars, O Lord, God of hosts, my King, and my God.
Blessed are all who dwell in Your house: they will praise You forever and ever. Blessed is the man whose help is from You, O Lord; he sets paths upward in his heart in the valley of weeping, in the place which he has appointed, for there the Law‑Giver will grant blessings. They shall go from strength to strength: the God of gods shall be revealed in Zion.
O Lord, God of hosts, hear my prayer: hearken, O God of Jacob. Behold, O God our defender, and look upon the face of Your anointed. For one day in Your courts is better than thousands. I chose to throw myself down in the house of God, more than to dwell in the tents of the sinners. For the Lord God loves mercy and truth; He shall give grace and glory: the Lord shall not withhold good things from those who walk in innocence. O Lord God of hosts, blessed is the man who hopes in You. ALLELUIA.
PSALM 84
O Lord, You have taken pleasure in Your land: You have turned back the captivity of Jacob. You have forgiven the transgressions of Your people: You have covered all their sins. You have dissolved all Your wrath: You have turned from the wrath of Your anger.
Turn us, O God of our salvation, and turn Your anger away from us. Would You be angry with us forever? Or will You extend Your wrath from generation to generation? O God, You shall turn back and revive us; and Your people shall rejoice in You. Show us Your mercy, O Lord, and grant us Your salvation.
I will hear what the Lord God will speak in me: for He shall speak peace to His people, and to His saints, and to those who turned back to Him with all their heart. Surely His salvation is near to all who fear Him; to make glory dwell in our land. Mercy and truth have met together: righteousness and peace have greeted each other. Truth has sprung out of the earth; and righteousness has looked down from heaven. For the Lord shall give goodness; and our land shall yield its fruit. Righteousness shall go first before Him; and shall set His steps in the way. ALLELUIA.
PSALM 85
Incline Your ear, O Lord, and hear me; for I am poor and weak. Preserve my soul, for I am pure; save Your servant, O my God, who hopes in You. Have mercy on me, O Lord: for to You I will cry the whole day. Rejoice the soul of Your servant: for to You, O Lord, I have lifted up my soul. For You, O Lord, are righteous, and gentle; and plenteous is Your mercy to all who call upon You. Give ear to my prayer, O Lord; and attend to the voice of my supplication. In the day of my trouble I cried to You: for You heard me.
There is none like You, O Lord, among the gods; and there is none that is able to do Your works. All nations whom You have made shall come, and shall worship before You, O Lord; and shall glorify Your name. For You are great, and wondrous: You alone are the great God.
Guide me, O Lord, in Your way, and I shall walk in Your truth: let my heart rejoice, that I may fear Your name. I will confess You, O Lord my God, with all my heart; and I will glorify Your name forever. For Your mercy is great toward me; and You have delivered my soul from the lowest Hades.
O God, transgressors have risen up against me, and an assembly of violent men have sought my soul; and have not, at first, set You before them. But You, O Lord God, are compassionate and merciful, long‑suffering, and abundant in mercy and true. Look down upon me, and have mercy on me: give strength to Your servant, and save the son of Your handmaid. Establish with me a sign for good; and let those who hate me see and be ashamed; because You, O Lord, have helped me, and comforted me. ALLELUIA.
PSALM 86
His foundations are in the holy mountains. The Lord loves the gates of Zion, more than all the dwellings of Jacob. Glorious things have been spoken of You, O city of God.
I shall make mention of Raab and Babylon, those who know me: behold the foreigners, and Tyre, and the people of Ethiopia: these were there. “My mother Zion,” a man will say; and a man was living in her: and the Most High Himself has founded her forever. The Lord shall tell it in the writings of peoples and princes, these who were in her. The dwelling of all who rejoice is within you. ALLELUIA.
PSALM 90
He who dwells in the help of the Most High, shall rest under the shelter of the God of heaven. He shall say to the Lord, “You are my defender and my refuge: my God; I will hope in Him.” For He shall deliver you from the snare of the hunter, and from troublesome matter. He shall overshadow you in the midst of His shoulders, and you shall hope under His wings: His truth shall encompass you as a shield. You shall not be afraid of the terror of the night; nor of an arrow flying in the day; nor of a matter walking in darkness; nor of calamity and demon of noon‑day. A thousand shall fall at your left hand, and ten thousand at your right hand; but they shall not be able to come near you. Only with your eyes shall you observe, and see the reward of sinners.
For You, O Lord, are my hope. You have made the Most High your refuge. No evil things shall come upon you, and no plague shall draw near to your dwelling. For He shall give his angels charge concerning you, to keep you in all your ways. They shall bear you up on their hands, lest you stumble Your foot against a stone. You shall tread on the serpent and basilisk: and You shall trample on the lion and dragon.
For he has hoped in Me, and I shall deliver him: I shall protect him, because he has known My name. He shall beseech Me, and I shall hear him: I am with him in affliction; and I shall deliver him, and glorify him. I shall satisfy him with length of days, and show him My salvation. ALLELUIA.
PSALM 92
The Lord has reigned; He has clothed Himself with beauty: the Lord has clothed and girded Himself with strength; for He has established the world, which shall not be moved. Your throne is prepared from the beginning: You are from everlasting. The rivers have risen, O Lord; the rivers have elevated their voices: the rivers shall elevate their voices, from the voices of many waters. The billows of the waves of the sea are wonderful: the Lord is wonderful in the highest. His testimonies are very faithful: holiness is worthy of Your house, O Lord, unto length of days. ALLELUIA.
INJILA MAI TSARKI BISA GA MATTA (5:1-16)
¶ Da Yesu ya ga taron jama'ar, sai ya hau saman dutse. Sa'adda ya zauna, almajiransa suka zo wurinsa.
Ya bude bakinsa kuma ya koyar da su, yana cewa,
“Albarka ta tabbata ga masu talauci a ruhu, domin mulkin sama nasu ne.
Albarka ta tabbata ga masu makoki, domin za a ta'azantar da su.
Albarka ta tabbata ga masu tawali'u, domin za su gaji duniya.
Albarka ta tabbata ga masu yunwa da kishin adalci, domin za a kosar da su.
Albarka ta tabbata ga masu jinkai, domin za su samu jinkai.
Albarka ta tabbata ga masu tsabtar zuciya, domin za su ga Allah.
Albarka ta tabbata ga masu kawo salama, domin za a ce da su 'ya'yan Allah.
Albarka ta tabbata ga wadanda ake tsananta masu saboda adalci, domin mulkin sama nasu ne.
Masu albarka ne ku sa'adda mutane suka zage ku, suka kuma tsananta maku, ko kuwa suka zarge ku da dukan miyagun abubuwa iri iri na karya, saboda ni.
Ku yi murna da matukar farin ciki, domin sakamakonku mai yawan gaske ne a sama. Ta haka ne mutane suka tsananta wa annabawa da suka yi rayuwa kafin ku.
Ku ne gishirin duniya, amma idan gishiri ya sane yaya za a mai da dandanonsa? Ba zai kara anfani ga komai ba, sai ko a zubar da shi, a tattake a karkashin kafafun mutane.
Ku ne hasken duniya, birnin da ke kan tudu ba shi boyuwa.
Mutane ba za su kunna fitila su sa ta karkashin kwando ba, sai ko a dora ta a mazaunin ta, domin ta ba da haske ga kowa da ke gidan.
Bari hasken ku ya haskaka gaban mutane yadda za su ga kyawawan ayyukanku su kuma yabi Ubanku da ke cikin sama.
Tenoo oasht emmok o piekhristos nem pekyot en aghathos nem pi epnevma ethowab je akee ak soati emmon nai nan
Muna bauta maka, ya Almasihu, tare da Ubanka Mai Kyau da Ruhun Mai Tsarki, domin ka zo ka cece mu.
1. Kai wanda a rana ta shida kuma a sa'a ta shida aka soka Ka a kan giciye saboda zunubin da ubanmu Adamu ya aikata a Aljanna, Ka yage rubutaccen takardar laifofinmu, ya Almasihu Allahnmu, ka cece mu. Na yi kuka ga Ubangiji, ya kuwa ji ni. Ya Allah, ka ji addu'ata, kada ka ƙi roƙona. Ka kula da ni ka ji ni da yamma, da safe, da tsakar rana. Ina faɗar maganata, shi kuma yana jin muryata, yana kuɓutar da raina cikin salama.
Doxa Patri ke Eioa ke Agio Pnevmati
Daukaka ta tabbata ga Uba, da Ɗa, da Ruhu Mai Tsarki.
2. Ya Yesu Almasihu, Allahnmu, wanda aka soka Ka a giciye a sa'a ta shida, Ka kashe zunubi ta bishiya, kuma ta mutuwarka Ka rayar da mutumin da Ka halitta da hannuwanka, wanda ya mutu cikin zunubi. Ka kashe ciwojinmu ta wahalhalunka masu warkarwa kuma masu ba da rai, da ƙusoshin da aka soka Ka. Ka kuɓutar da hankulanmu daga sakaci ga ayyukan duniya da sha'awoyin duniya, zuwa tunawa da umarninka na sama, bisa jinƙanka.
Ke nin ke a ee ke ees toos e onas toan e oa noan ameen.
Yanzu da har abada, har abadan abada, Amin.
3. Tunda ba mu da tagomashi, ko uzuri, ko hujjar kuɓuta saboda yawan zunubanmu, ta wurinki muke roƙon Wanda aka haifa daga gare ki, ya Uwar Allah, Budurwa; domin shiga tsakiyarki mai yawa kuma abin karɓa ce a wurin Mai Cetonmu. Ya uwa tsarkakiyya, kada ki ware masu zunubi daga shiga tsakiyarki a wurin Wanda kika haifa, domin Mai jinƙai ne, kuma Ikonsa ya isa ya cece mu, domin ya sha wahala domun mu don ya kuɓutar da mu. Jinƙanki yă iso gare mu da sauri, domin mun ƙasƙantar da kai ƙwarai. Ka taimake mu, ya Allah, Mai Cetonmu, don ɗaukakar Sunanka. Ya Ubangiji, ka kuɓutar da mu, ka gafarta mana zunubanmu saboda Sunanka Mai Tsarki.
Ke nin ke a ee ke ees toos e onas toan e oa noan ameen.
Yanzu da har abada, har abadan abada, Amin.
4. Ka yi ceto a tsakiyar duk ƙasa, ya Almasihu Allahnmu, da Ka miƙa hannuwanka masu tsarki a kan giciye. Saboda haka, dukan al'ummai suna kuka suna cewa, “Daukaka gare Ka, ya Ubangiji”.
Doxa Patri ke Eioa ke Agio Pnevmati
Daukaka ta tabbata ga Uba, da Ɗa, da Ruhu Mai Tsarki.
5. Muna bauta wa Zatinka marar lalacewa, ya Mai Alheri, muna roƙon gafarar zunubanmu, ya Almasihu Allahnmu. Gama bisa nufinka, Ka yarda a ɗaga Ka a kan giciye, don 'yantar da waɗanda Ka halitta daga bauta ta maƙiyi. Muna kira gare Ka, muna gode maka, domin Ka cika kowa da murna, ya Mai Ceto, sa'ad da Ka zo Ka taimaki duniya. Ubangiji, ɗaukaka ta tabbata gare Ka.
Ke nin ke a ee ke ees toos e onas toan e oa noan ameen.
Yanzu da har abada, har abadan abada, Amin.
6. Ke cikakkiya da alheri ce. Ya Uwar Allah, Budurwa, muna yabonki, domin ta wurin giciyen Ɗanki, Hades ya fadi, an kuma shafe mutuwa. Mun mutu, amma an tashe mu, muka zama masu cancantar rai madawwami, muka kuma sami ni'iman Aljanna ta farko. Don haka, da godiya muke ɗaukaka Almasihu Allahnmu marar mutuwa.
Sai mai ibada ya yi addu'a:
Ubangiji, ka ji mu ka yi mana jinƙai, ka gafarta mana zunubanmu. Amin.
(Ubangiji, ka yi jinƙai) sau 41
Gafara
Muna gode maka, ya Sarkinmu Mai iko duka, Uban Ubangijinmu da Allahnmu Mai Cetonmu Yesu Almasihu, muna yabe Ka; domin Ka mai da lokutan wahalolin Ɗanka Ɗaya Tilho lokutan ta'aziyya da addu'a. Ka karɓi roƙonmu zuwa gare Ka, ka goge mana takardar zunubanmu da aka rubuta a kanka, kamar yadda Ka toshe ta a wannan sa'a mai tsarki ta hanyar gicciyen Ɗanka Ɗaya Tilho Yesu Almasihu Ubangijinmu da Mai Ceton rayukanmu, wanda ta wurinsa Ka rushe dukan ƙarfin maƙiyi.
Ka ba mu, ya Allah, lokaci mai kyau, rayuwa ba tare da aibi ba, da rayuwa mai natsuwa, domin mu gamsar da sunanka mai tsarki wanda ake yi Masa sujada, mu tsaya a gaban kursiyin shari'arka mai ban tsoro, mai adalci, na Ɗanka Ɗaya Tilho Yesu Almasihu Ubangijinmu, ba tare da fāɗuwa cikin hukunci ba, mu kuma yabe Ka tare da dukan tsarkakanka. Kai Uba marar farawa, da Ɗa daidai da Kai, da Ruhu Mai Tsarki Mai ba da rai, yanzu da kowane lokaci, har zuwa dukan zamanai. Amin.
Ƙaƙƙarfan roƙo da ake yi a ƙarshen kowace sa'a
Ka yi mana jin ƙai, ya Allah, sa'an nan Ka yi mana jin ƙai. Kai wanda a kowane lokaci da kowane sa'a, a sama da a ƙasa, ana yi Maka sujada, ana kuma ɗaukaka Ka, Almasihu Allahnmu Mai alheri, mai natsuwa, mai yalwar jinƙai, mai cike da tausayawa; wanda yake ƙaunar masu adalci, yana jinƙai ga masu zunubi, ni ne na farko; wanda bai so mutuwar mai zunubi ba, sai dai yă tuba yă rayu; wanda yake kira kowa zuwa ceto saboda alkawarin alheran da ake jira.
Ya Ubangiji, ka karɓi roƙonmu daga gare mu a wannan sa'a da kowane sa'a. Ka sauƙaƙa rayuwarmu, Ka shiryar da mu mu yi aiki da umarninka. Ka tsarkake ruhukanmu. Ka tsarkake jikunanmu. Ka gyara tunaninmu. Ka tsarkake niyyarmu. Ka warkar da cututtukanmu, Ka gafarta mana zunubanmu. Ka cece mu daga kowace bakin ciki marar kyau da zafin zuciya. Ka kewaye mu da mala'ikanka tsarkaka, domin mu kasance cikin sansaninsu muna tsare, muna kuma jagoranci, har mu kai ga haɗin bangaskiya da sanin ɗaukakarka marar ganuwa kuma marar iyaka, domin kai ne Mai albarka har abada. Amin.
Ya Allah, ka sa mu cancanci mu ce da godiya: Ubanmu, wanda ke cikin sama...