Awon yanzu
Addu'ar yamma - Sa'a ta goma sha daya
A faɗuwar rana muna gode wa kariyar Allah, muna furta zunubanmu cikin bege ga jinƙaInsa.
Gabatarwar Kowane Sa'a
Da sunan Uba da Ɗa da Ruhu Mai Tsarki
Allah guda ɗaya. Amin.
Ya Ubangiji, ka yi jin ƙai. Ya Ubangiji, ka yi jin ƙai. Ya Ubangiji, ka yi albarka. Amin.
Yabo ya tabbata ga Uba da Ɗa da Ruhu Mai Tsarki, yanzu da kowane lokaci, har zuwa zamanin zamanai. Amin.
ADDU'AR UBANGIJI
Saboda haka sai ku yi addu'a kamar haka: 'Ubanmu da ke sama, bari a tsarkake sunanka.
Bari mulkinka shi zo. Bari nufinka ya yiwu a duniya kamar yadda ake yi a sama.
Ka ba mu yau abincinmu na kullum.
Ka gafarta mana basussukanmu, kamar yadda mu ma muke gafarta ma wadanda muke bi bashi.
Kuma kada ka kawo mu cikin jaraba, amma ka kubutar da mu daga Mugun.' [Gama mulki da iko da daukaka naka ne har abada. Amin]
Addu'ar Godiya
Mu gode wa Mai aikata alheri, Allah Mai jin ƙai, Uban Ubangijinmu da Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Almasihu, domin Ya rufe mu, Ya taimake mu, Ya kiyaye mu, Ya karɓe mu zuwa gare Shi, Ya yi mana tausayi, Ya goya mana baya, Ya kawo mu wannan sa'a. Haka kuma, mu roƙe Shi Ya kiyaye mu a cikin wannan rana mai tsarki da dukan ranakun rayuwarmu cikin salama. Ubangiji Allahnmu Mai iko duka.
Ya Ubangiji Allah, Mai iko duka, Uban Ubangijinmu da Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Almasihu, muna gode maka a kowane hali, da domin kowane hali, da a cikin kowane hali, domin Ka rufe mu, Ka taimake mu, Ka kiyaye mu, Ka karɓe mu zuwa gare Ka, Ka yi mana jinƙai, Ka goya mana baya, Ka kawo mu wannan sa'a.
Saboda haka muna roƙo kuma muna nema daga alherinka, ya Mai ƙaunar mutane, ka ba mu mu kammala wannan rana mai tsarki da dukan ranakun rayuwarmu cikin cikakken salama tare da tsoronKa. Kowace hassada, da kowace jarabba, da duk aikin Shaidan, da makircin mugayen mutane, da tashin abokan gāba na ɓoye da na bayyane, ka kawar da su daga gare mu, da daga dukan mutanenKa, da daga wannan wuri mai tsarki naka. Amma abubuwan alheri da masu amfani, ka azurta mu da su. Domin Kai ne Ka ba mu ikon tattake macizai da kunamai, da dukan ƙarfin maƙiyi. Kada Ka shigar da mu cikin jarabba, amma Ka cece mu daga mugun.
Ta wurin alheri da jinƙai da ƙaunar mutane na Ɗanka Ɗaya Tilho, Ubangijinmu da Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Almasihu. Shi ne wanda ta wurinsa ɗaukaka da girmamawa da iko da sujada suka dace gare Ka, tare da Shi da Ruhu Mai Tsarki Mai ba da rai, daidai da Kai, yanzu da kowane lokaci, har zuwa zamanin zamanai. Amin.
PSALM 50
Have mercy upon me, O God, according to Your great mercy; and according to the multitude of Your compassions blot out my iniquity. Wash me thoroughly from my iniquity, and cleanse me from my sin. For I am conscious of my iniquity; and my sin is at all times before me.
Against You only I have sinned, and done evil before You: that You might be just in Your sayings, and might overcome when You are judged. For, behold, I was conceived in iniquities, and in sins my mother conceived me.
For, behold, You have loved the truth: You have manifested to me the hidden and unrevealed things of Your wisdom. You shall sprinkle me with Your hyssop, and I shall be purified: You shall wash me, and I shall be made whiter than snow. You shall make me to hear gladness and joy: the humbled bones shall rejoice.
Turn away Your face from my sins, and blot out all my iniquities. Create in me a clean heart, O God; and renew a right spirit in my inward parts. Do not cast me away from Your face; and do not remove Your Holy Spirit from me. Give me the joy of Your salvation: and uphold me with a directing spirit. Then I shall teach the transgressors Your ways; and the ungodly men shall turn to You.
Deliver me from blood, O God, the God of my salvation: and my tongue shall rejoice in Your righteousness. O Lord, You shall open my lips; and my mouth shall declare Your praise. For if You desired sacrifice, I would have given it: You do not take pleasure in burnt offerings. The sacrifice of God is a broken spirit: a broken and humbled heart God shall not despise.
Do good, O Lord, in Your good pleasure to Zion; and let the walls of Jerusalem be built. Then You shall be pleased with sacrifices of righteousness, offering, and burnt sacrifices: then they shall offer calves upon Your altar. ALLELUIA.
Fara Addu'a
Tasbihar yamma mai albarka, na miƙa ta ga Almasihu Sarkina da Allahna, ina kuma roƙonSa Ya gafarta mini zunubaina
PSALM 116
Praise the Lord, all you nations: let all the peoples praise Him. For His mercy has been established upon us, and the truth of the Lord endures forever. ALLELUIA.
PSALM 117
Give thanks to the Lord; for He is good: for His mercy endures forever. Let now the house of Israel say that He is good: for His mercy endures forever. Let the house of Aaron say that He is good: for His mercy endures forever. Let now all who fear the Lord say that He is good: for His mercy endures forever.
I called on the Lord in my affliction: and He answered me, and brought me into a broad place. The Lord is my helper; and I shall not fear what man will do to me. The Lord is my helper; and I shall look down upon my own enemies. It is better to trust in the Lord than to trust in man. It is better to hope in the Lord, than to hope in princes.
All the nations surrounded me: and in the name of the Lord I drove them away. They surrounded me and went around me: and in the name of the Lord I drove them away. They surrounded me as bees around a honeycomb, and they burst as fire among thorns: and in the name of the Lord I drove them away. I was pushed, that I might fall: but the Lord helped me. My strength and my praise is the Lord, and He has become unto me a salvation.
The voice of exultation and salvation is in the dwellings of the righteous: the right hand of the Lord has wrought mightily. The right hand of the Lord has exalted me: the right hand of the Lord has wrought powerfully. I shall not die, but live, and recount the works of the Lord. With chastisement the Lord has chastened me: and has not given me up to death.
Open to me the gates of righteousness: that I will go into them, and praise the Lord. This is the gate of the Lord: the righteous shall enter into it. I will praise You, O Lord, because You have answered me, and have become unto me a salvation. The stone which the builders rejected has become the head of the corner. This has been done by the Lord; and it is wonderful in our eyes.
This is the day which the Lord has made: let us rejoice and be glad in it. O Lord, save us: O Lord, ease our ways. Blessed is He who comes in the name of the Lord: we have blessed you from the house of the Lord. God the Lord has shined upon us: ordain a feast with those that reach the horns of the altar. You are my God, and I will give thanks to You: You are my God, and I will exalt You. I will give thanks to You, O Lord, for You have heard me, and have become unto me a salvation. Give thanks to the Lord; for He is good: for His mercy endures forever. ALLELUIA.
PSALM 119
In my own affliction I cried to You, O Lord, and You heard me. O Lord, You shall deliver my soul from unjust lips, and from a deceitful tongue. What should be given to you, and what should be added to you, a crafty tongue?! The weapons of the mighty are sharpened with coals of the desert! Woe to me, that my sojourning is prolonged; I have lived among the dwellings of Kedar. My soul has long been a sojourner; I was peaceable among those who hated peace; when I spoke to them. they warred against me without a cause. ALLELUIA.
PSALM 120
I lifted up my eyes to the mountains, from where my help shall come. My help shall come from the Lord, who made the heaven and the earth. He will not let your foot be moved; and your keeper will not slumber. Behold, He who keeps Israel shall not slumber nor sleep. The Lord shall keep you: the Lord shall cast a shelter upon your right hand. The sun shall not burn you by day, neither the moon by night. The Lord shall preserve you from every evil: the Lord shall keep your soul. The Lord shall keep your coming in and your going out, from this time and forever. ALLELUIA.
PSALM 121
I was glad for those who said to me, “We will go into the house of the Lord.” Our feet stood in the courts of Jerusalem, Jerusalem which is built as a city that is closely compacted together. For there the tribes went up, the tribes of the Lord, as a testimony for Israel, confessing the name of the Lord. For there are set thrones for judgement, even thrones for the house of David.
Ask for the things which are for the peace of Jerusalem: and for the prosperity to those who love you. Let peace be within your strength, and prosperity in your heavy towers. For the sake of my brothers and my companions, I have indeed spoken peace concerning you. Because of the house of the Lord our God, I have diligently sought good things for you. ALLELUIA.
PSALM 122
Unto You I have lifted up my eyes, O You who dwell in heaven. Behold as the eyes of servants are unto to the hands of their masters, and as the eyes of a maidservant to the hands of her mistress; so our eyes are toward the Lord our God until He has pity on us. Have mercy on us, O Lord, have mercy on us: for we are exceedingly filled with contempt. And our soul has been exceedingly filled: give the reproach to those who prosper, and contempt to the proud. ALLELUIA.
PSALM 123
If it had not been that the Lord is among us, let Israel say; if it had not been that the Lord is among us when men rose up against us, then they would have swallowed us up alive, when their wrath was kindled against us. Then the water would have drowned us. Our soul would have gone under the raging flood; then our soul would have gone under the unlimited water. Blessed be the Lord, who has not given us for a prey to their teeth. Our soul has been delivered as a sparrow from the snare of the hunters. The snare has broken, and we were delivered. Our help is in the name of the Lord, who made heaven and earth. ALLELUIA.
PSALM 124
Those who trust in the Lord are as Mount Zion: he who dwells in Jerusalem shall never be moved. Mountains are round about her, and the Lord is round about His people, from this time and forever. For the Lord shall not allow the rod of sinners to be upon the lot of the righteous; lest the righteous might stretch forth their hands to iniquity.
Do good, O Lord, to those who are good, and to those who are upright in their heart. But those who turn to stumbles, the Lord will banish with the workers of iniquity; peace be upon Israel. ALLELUIA.
PSALMS 125
When the Lord brought back the captivity of Zion, we became as those who were comforted. Then our mouth was filled with joy, and our tongue with exultation. Then they shall say among the Gentiles, “The Lord has done great things among them.” The Lord has done great things for us, we became joyful. O Lord, You shall bring back our captivity, as the streams in the south. Those who sow in tears shall reap in joy. They went on and wept as they were carrying their seeds; but they shall surely come with exultation, carrying their sheaves. ALLELUIA.
PSALMS 126
Unless the Lord builds the house, those who build it have labored in vain. Unless the Lord guards the city, the watchmen have watched in vain. It is vain for you to rise early: rise up after your sitting, you who eat the bread of grief; while He gives sleep to His beloved.
Behold, children are the inheritance of the Lord, the reward of the fruit of the womb. As arrows in the hand of a mighty man, so are the children of one's youth. Blessed is the man who has his quiver full of them; they shall not be ashamed when they speak with their enemies in the gates. ALLELUIA.
PSALMS 127
Blessed are all who fear the Lord; who walk in his ways. You shall eat the fruit of your labors: you shall be blessed, and goodness shall be unto you. Your wife shall be as a fruitful vine on the sides of your house, your children as young olive-plants round about your table. Behold, thus shall the man be blessed, who fears the Lord. The Lord shall bless you out of Zion; and you shall see the good things of Jerusalem all the days of your life. And you shall see the children of your children. Peace be upon Israel. ALLELUIA.
PSALMS 128
Many times they have warred against me from my youth, let Israel now say. Many times they have warred against me from my youth, and yet they have not prevailed against me. The sinners scourged me on my back, and prolonged their iniquity. The Lord is righteous; He has broken the necks of sinners. Let all who hate Zion be put to shame and turned back. Let them be as the grass of the house-tops, which withers before it is plucked up, with which the reaper does not fill his hand, nor he who gathers up sheaves, his bosom. Neither do they who pass by say, “The blessing of the Lord be upon you, we have blessed you in the name of the Lord.” ALLELUIA.
INJILA MAI TSARKI BISA GA LUKA (4:38-41)
Sai Yesu ya bar majami'ar ya shiga gidan Siman. A wannan lokacin, surukar Siman tana fama da zazzabi mai zafi, sai suka roke shi dominta.
Sai ya tsaya a kanta, ya tsautawa zazzabin, kuma ya rabu da ita. Nan take, ta tashi ta fara yi masu hidima.
Da faduwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan wadanda suke ciwo da cuttuttuka dabam dabam. Ya dora masu hannuwansa ya warkar da su.
Aljanu kuma sun fita daga wadasunsu da dama, suna kuka cewa, “Kai ne Dan Allah!” Yesu ya tsauta wa aljannun ya kuma hana su magana, domin sun sani cewa shine Almasihu.
Tenoo oasht emmok o piekhristos nem pekyot en aghathos nem pi epnevma ethowab je akee ak soati emmon nai nan
Muna bauta maka, ya Almasihu, tare da Ubanka Mai Kyau da Ruhun Mai Tsarki, domin ka zo ka cece mu.
1. Idan mai adalci zai kuɓuta da ƙyar, ni mai zunubi ina ina zan bayyana? Ban jure nauyi da zafin rana ba saboda raunin ɗan-adam nawa. Amma, ya Allah mai jinƙai, ka ƙirga ni tare da ma'aikatan sa'a ta goma sha ɗaya. Domin ga shi, a cikin mugunta aka ɗaure ni, kuma cikin zunubi uwata ta haife ni. Saboda haka, ban kuskura in ɗaga idona zuwa Sama ba; sai dai ina dogara a kan yalwar jinƙainka da ƙaunarka ga mutane, ina kuka ina cewa, “Ya Allah, ka gafarta mini mai zunubi, ka yi mini jinƙai.”
Doxa Patri ke Eioa ke Agio Pnevmati
Daukaka ta tabbata ga Uba, da Ɗa, da Ruhu Mai Tsarki.
2. Ka gaggauta, ya Mai Ceto, ka buɗe mini kirjin uba, domin na ɓata rayuwata a cikin jin daɗi da sha'awoyi, rana ta kuma wuce ta kuɓuce mini. Saboda haka yanzu ina dogara a kan yalwar jinƙainka marar ƙarewa. Don haka, kada Ka bar zuciya mai tawali'u wadda ke bukatar jinƙainka. Gama gare Ka nake kuka, ya Ubangiji, cikin tawali'u: “Uba, na yi zunubi a gaban Sama da a gabanka, ba ni da darajar a kirani ɗanka, ka mai da ni ɗaya daga cikin bayi masu haya.”
Ke nin ke a ee ke ees toos e onas toan e oa noan ameen.
Yanzu da har abada, har abadan abada, Amin.
3. Duk wani zunubi na yi shi da kaifin hankali da kuzari, kuma duk wani laifi na aikata shi da himma da ƙwazo, kuma na cancanci dukan azaba da hukunci. Saboda haka, ki shirya mini hanyoyin tuba, ya Uwargida Budurwa; domin gare ki nake roƙo, ta wurinki nake neman shiga tsakiyya, gare ki nake kiran taimako, kada a kunyatar da ni. Sa’ad da raina zai rabu da jikina, ki tsaya a kaina, ki karya makarkashiyar abokan gaba, ki rufe ƙofofin Hades, kada su hadiye raina, ke amaryar marar aibu ta Gaskiya Ango.
Sai mai ibada ya yi addu'a:
Ubangiji, ka ji mu ka yi mana jinƙai, ka gafarta mana zunubanmu. Amin.
(Ubangiji, ka yi jinƙai) sau 41
Gafara
Muna gode maka, ya Sarkinmu Mai tausayawa, domin Ka ba mu mu wuce wannan yini cikin salama, Ka kawo mu zuwa yamma cikin godiya, Ka kuma sa mu cancanta mu ga hasken maraice. Ya Allah, Ka karɓi wannan yabo namu da ya faru yanzu. Ka cece mu daga dabarun mai tsayayya, Ka kuma rushe dukkan tarkunansa da ya kafa mana. Ka ba mu a wannan dare mai zuwa salama ba tare da zafi ko damuwa ko gajiya ko mafarki marar kyau ba; mu kuma wuce shi cikin salama da tsare kai, mu tashi don tasbihi da addu'o'i a kowane lokaci da ko'ina, muna yabe sunanka mai tsarki a cikin kome, tare da Uban da ba a iya ganewa kuma marar farawa, da Ruhu Mai Tsarki Mai ba da rai, daidai da Kai, yanzu da kowane lokaci, har zuwa zamanin zamanai. Amin.
Ƙaƙƙarfan roƙo da ake yi a ƙarshen kowace sa'a
Ka yi mana jin ƙai, ya Allah, sa'an nan Ka yi mana jin ƙai. Kai wanda a kowane lokaci da kowane sa'a, a sama da a ƙasa, ana yi Maka sujada, ana kuma ɗaukaka Ka, Almasihu Allahnmu Mai alheri, mai natsuwa, mai yalwar jinƙai, mai cike da tausayawa; wanda yake ƙaunar masu adalci, yana jinƙai ga masu zunubi, ni ne na farko; wanda bai so mutuwar mai zunubi ba, sai dai yă tuba yă rayu; wanda yake kira kowa zuwa ceto saboda alkawarin alheran da ake jira.
Ya Ubangiji, ka karɓi roƙonmu daga gare mu a wannan sa'a da kowane sa'a. Ka sauƙaƙa rayuwarmu, Ka shiryar da mu mu yi aiki da umarninka. Ka tsarkake ruhukanmu. Ka tsarkake jikunanmu. Ka gyara tunaninmu. Ka tsarkake niyyarmu. Ka warkar da cututtukanmu, Ka gafarta mana zunubanmu. Ka cece mu daga kowace bakin ciki marar kyau da zafin zuciya. Ka kewaye mu da mala'ikanka tsarkaka, domin mu kasance cikin sansaninsu muna tsare, muna kuma jagoranci, har mu kai ga haɗin bangaskiya da sanin ɗaukakarka marar ganuwa kuma marar iyaka, domin kai ne Mai albarka har abada. Amin.
Ya Allah, ka sa mu cancanci mu ce da godiya: Ubanmu, wanda ke cikin sama...